Saurayi Ya gudu yabar budurwa da kawayenta Bayan Sunci abincin N225k A Gusto Restaurant Dake Kano

 

 Atsakiyar makonnan Damuke Cikine shafin

Gidan cin abinci na Gusto a Kano ya bayyana gaskiya game da labarin d ake yawo cewa, ya kama wasu kwastomominsa saboda sun ci abinci sun gaza biya. Idan baku manta ba, a makon nan ne wani labari ya yi shuhura a Twitter, na wani matashin da ya debi budurwarsa da kawayenta zuwa Gusto domin kodimo a ranar masoya, amma aka samu tsaiko.

Wannan shine gidan abincin Gusto Restaurant Kano

 Acewarsa, sun lashe abincin gida da na kasashen waje na sama da N200,000, lamarin da ya sa ya cike wandonsa da iska ya fece a guje




Post a Comment

Previous Post Next Post